Boko Haram sun dawo Sambisa, an sanya masu bam sau 108 – Sojin sama ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Friday 28 July 2017

Boko Haram sun dawo Sambisa, an sanya masu bam sau 108 – Sojin sama

- Rundunar sojin sama ta ce ýan taáddan Boko Haram sun dawo dajin sambisa dake jihar Borno bayan jirgin yakin ta ya tayar da maboyar ýar taáddan sau 108

- Rundunar sojin saman ta bayyana cewa tsakanin shekarar nan ta 2017 ayyukan ýan taáddan ya fara komawa dajin Sambisa

- An kaddamar da cewa akwai burbushin ayyukan Boko Haram a yankin Sambisa baki daya, musamman a Parisu

A ranar Alhamis, 27 ga watan Yulin, rundunar sojin sama da bayyana cewa ýan taáddan Boko Haram sun dawo dajin sambisa dake jihar Borno.


Rundunar sojin saman ta bayyana cewa ýan taáddan Boko Haram sun dawo dajin sambisa dake jihar Borno bayan jirgn yakin ta ya tayar da maboyar ýar taáddan sau 108 tsakanin watan Afrilu da kuma watan Yulin 2017.

NAIJ.com ta tattaro cewa Kwamandan sojin sama na Operation Lafiya Dole, dake yaki a arewa maso gabas, Air Commodore Tajudeen Yusuf, ne ya bayyana hakan a Yola, babban boirnin jihar Adamawa.
Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support