Masu hikima sunce ?? (fitowa ta 31) dr.mansur ibrahim sokoto ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Monday 31 July 2017

Masu hikima sunce ?? (fitowa ta 31) dr.mansur ibrahim sokoto

MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 31

141. Da al'amurran duniya da lahira na Allah ne.

142. Duk dan Adam Allah ya ba shi zuciya daya ne tak.

143. Mugun nufi bai taba cutar kowa ba sai mai shi.

144. Mai sani da marar sani ba su zama daya daidai.

145. Alheri ba shi da sakamako sai alheri.


Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

6/11/1438
30/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support