Masu hikima sunce ?? (fitowa ta 29) Dr.mansur ibrahim sokoto ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Thursday 27 July 2017

Masu hikima sunce ?? (fitowa ta 29) Dr.mansur ibrahim sokoto

MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 29

131. Kada ka halaka dukiyarka kayi ta turawa magabta don ka samu, ta haka ka ci dukiyar wadansu.

132. Da yardar Allah, ka kan ga runduna kadan sun kori runduna masu yawa.

133. Ka sallami mutum da kyakkyawar magana ya fi ka ba shi sannan ka yi masa gori.

134. Allah ba ya dora maka abin da ba ka iyawa.

135. Ba za ka samu abin da kake so ga Allah ba, sai kayi alheri da abin da ka fi so.


Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

3/11/1438
27/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support