Masu hikima sunce ?? (fitowa ta 27) ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Thursday 27 July 2017

Masu hikima sunce ?? (fitowa ta 27)

MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 27

121. Kar ka tambayi mutum halinsa. Ai da ganin fuskarsa ka san halinsa.

122. Mai hankali ba shi zama cikin kasar da a ke wulakanta shi.

123. Kakan rabu da wadanda ba ka son rabuwa da su, kamar yadda kakan zauna d wadanda ba ka son zama da su.

124. Wanda bai fara yi maka alheri ba, kada ka kokarta ka fara yi masa godiya.

125. Da hankalinka ko mutucinka ya cutu, gara jikinka ya cutu.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

1/11/1438
25/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support