Mata 'yan majalisar wakilai sun dakatar da zaben canza kundin tsarin mulki ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Friday 28 July 2017

Mata 'yan majalisar wakilai sun dakatar da zaben canza kundin tsarin mulki

-Canaza kudin tsarin zai ba mata zabi zama yan garin da suke so

-Na'uran yin zaben ya samu matsala

-Matan sunyi zan-zanga dan nuna amincewan su da sakamakon zaben

Mata yan majalisa wakilai sun dakatar da zaben canza kundin tsarin mulki na 1999

'Yan majalisar sun nuna rashin amincewa sakamakon zaben da akayi akan zama "dan kasa da kuma dan jiha " ga mata


Mata 'yan majalisar wakilan sun dakatar da zaben gyara kundin tsarin mulkin
Kudirin zai canza sashe 25 na kundin tsarin mulkin kasar da zai ba matan aure zabin zama yan garin da suke so ta hanyar haihuwa ko ta hanyar aure da manufar samun mukami ko yin zabe.
Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support