Madigo da luwadi ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Saturday 8 July 2017

Madigo da luwadi

*MADIGO DA LUWADI 2*
.
.
*DAGA ZAUREN*
.
*KITABU WAS SUNNAH*
.
.
*ﻣﺠﻠﺲ ﺍﻟﺘﻌﻠﻴﻢ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻭﺍﻟﺴﻨﺔ*
📓📔
Watsaps
08036222795
08136182627
.
.
16-10-2015
.
.
Cigaban lekca metaken
.
*MADIGO DA LUWADI 2*
.
.
_wannan shine cigaba kuma bayani nakarshe akan muni da ba,ala,Inda madigo da luwadi suke haifarwa_
.
.
_Annabi S.A.W yace: Tsinannene Wanda yake saduwa da mace tana haila kuma tsinannene Wanda yake saduwa da mace ta dubura, Wannan hadisine ingantacce Abu dawuda da turmizi da ibn majah suka ruwaitoshi_
.
_Albani ya ingantashi cikin Irwa,ul galil hadisina 2006_
.
.
_Sedai nasan dayawan mutane basusan abunda tsinuwar Allah take nufiba kubiyomu asannu zakuji ta,arifin Kalmar tsinuwa, wato hakikanin ma,anarta_
.
_Awani  hadisin Annabi na cewa:_  *DUK WANDA YASADU DAME HAILA  KO WANDA YASADU DA MACE TA DUBURA KO  WANDA YAJE WAJEN BOKA TOH TABBAS YAKAFIRCEMA ABUNDA AKA SAUKARWA ANNABI MUHAMMAD S.A.W*
.
_Abdullahi Dan Abbas yace: Idan aka kama Yar madigo ko Dan luwadi toh asamu gininda yafi kowanne girma da tsawo agarin ahau saman aratayeshi sannan abishi da ruwan duwatsu kamar yanda Aka aikatawa mutanen Annabi lud**_
.
.
_Abunda tsinuwar Allah take nufi shine_
.
*ALLAH YASA KAYI RIDDA KABAR MUSLINCI KUMA KAMUTU KANA KAFIRI KASHIGA WUTA KA DAWWAMA ACIKINTA DUK WANI SAUKI KO RAHAMAR ALLAH KADA ALLAH YASA KASAMETA BALA,I YAITA NINNINKUWA AKANKA DA AZABA HAR ABADA*
.
_wannan shine ma,anar Allah yatsinema wane_
.
_Duk Wanda kaji yace Allah yatsinemaka toh kaji abunda yake nufi yasameka_
.
_Toh inakuma ace Annabi muhammadu yatsine maka???_
 .
.
_Yaku yan,uwa hakika mutuba mubar wannan mummunan aikin na madigo da luwadi_
.
_Hanyoyin tuba sunada yawa kuma insha,allahu zamu kawo wasu DAGA ciki yanzu_
.
_Kokuma aduba RIYADUS SALIHIN_
.
_Wanda yakeso yaga cikakken bayani gameda sharri da bala,in tsinuwa seya nemi littafi mesuna
HUKUMU ADDU'A'U BIL LA,AN_
.
_wallafar Malam Bashir Nuhu Assalafy_
Da
_Mallam Yahaya muhammad Assalafy Kaduna_
.
_Hakika littafin yanada fa,ida sosai_
.
.
_Daga cikin hanyoyin tuba akwai nisantar wannan mummunan aikin kuma abarshi don Allah Badon waniba ko saboda wata gazawa_
.
_Sannan kuma akudurce cewa baza,a sake komawa kan wannan zunubinba kuma ayi nadamar abunda yawuce ayita istigfari adunga fatar rahamar Allah_
_Ayawaita ibada ayita nafilfilu ana tuba ana sadaka dasauran ayyukan alkhairi kuma anemi ilimi adage ayi aiki dashi saboda aikin addini baya karbuwa sefa anyishi da ilimi kuma yanda annabi yakoyar_
.
_Allah ya tabbatarda duga diganmu akan tafarki irinna Annabi da sahabbai_
.
.
Allah Ta,ala yatsaremu
.
.
```Jameel Alhassan Haruna Kabo```
_(Abu khausar)_
.
Tareda
.
_Ameenatu M. Reemy_
.
_Sune suka tattara wayannan  bayanai, kuma suka rubutashi a shekara ta 2015_
.
_muna rokon Allah ya shiryar damu yasa karshenmu yayi kyau ameen***_
.


.
Zaku iya samun shafinmu na facebook tawannan hanyar
https:/t/m.facebook.com/Kitabu-Wassunah-1522000298067561/
.
ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.

Subhanak Allahumma wabi hamdika nash hadu anla ila ha illah anta nastagfiruka  Wanatubu ilaika
Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support