Abu daya da zai sa Shugaba Buhari ya ajiye mulki - Dele Momodu ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Saturday 29 July 2017

Abu daya da zai sa Shugaba Buhari ya ajiye mulki - Dele Momodu

- Dele Momodu yace kadddara ce kurum za ta sa Buhari yayi murabus

- Marubucin yace kujerar Shugaban kasar Najeriya ba ta wasa bace

- Momodu yace a Najeriya ba a saba ganin Shugaba ya ajiye mulki ba

Fitaccen Marubucin nan Dele Momodu yace kadddara ce kurum za ta sa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yayi murabus. Momodu yace a Najeriya ba a saba ganin Shugaba ya ajiye mulki ba


Shugaba Buhari bayan ya dawo gida kwanaki
Dele Momodu yace mu daina yaudarar kan mu amma a Najeriya ba mu saba jin Shugaba ya bar kujerar sa ba. Haka kuma yace bugu da kari kujerar Shugaba kasar Najeriya tana cikin manyan kujerun Duniya don haka ba abu ne mai sauki ajiye mulkin ba.

Shugaba Buhari tare da Dele Momodu a fadar Villa

Har wa yau Dele ya yabawa irin kokarin Shugaban kasar da ya kyale Mataimakin sa ya rika aiki a matsayin Mukaddashin sa duk zarar da ba ya kasar. Momodu yace a Duniya ma an yi Shugabannin da su kayi mulki daga kan gadajen su a dalilin rashin lafiya.

Kwanan nan dai Femi Adesina yace Likitocin Shugaba kasar ne kurum za su iya bayyana lokacin da zai dawo kasar.
Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support