Masu hikima sunce ?? (fitowa ta 32) dr.mansur ibrahim sokoto ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Monday 31 July 2017

Masu hikima sunce ?? (fitowa ta 32) dr.mansur ibrahim sokoto

MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 32

146. Ba mai tunanin yin cuta sai mai nisan hankali.

147. Kakan ga taron munafukai har ka zaci shawararsudaya ce. Nan kuwa zukatansu daban daban ne.

148. Duk same-samenka na duniya iyakar, amfaninka da su zamanka na duniya, in ba ka tuna lahirarka cikinsu ba.

149. Komai gudun da kayi wa mutuwa, ba shakka za ta cim maka.

150. Idan hankalin mutum ya yi rauni sai ya rika damuwa da abin da bai shafe shi ba, kuma ya fita batun wanda ya shafe shi.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

7/11/1438
31/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support