QISSAR BASHSHAR BN BURDIN DA HILAAL BN 'ADIYYAH ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Wednesday 9 August 2017

QISSAR BASHSHAR BN BURDIN DA HILAAL BN 'ADIYYAH





​QISSAR BASHSHAR BN BURDIN DA HILAAL BN 'ADIYYAH​

Wata rana Bashshar Bn Burdin ya ce ma abokinsa, Hilaal Bn 'Adiyyah:

Ya kai Hilaal, idan na yi maka nasiha za ka yi mun biyayya?.

Sai Hilaal ya ce: Kwarai.

Sai ya ce masa: A baya ka kasance kana satan jaki sannan ka tuba ka koma dan Shi'a.

Sai Hilaal ya ce: Lallai wannan gaskiya ne.

Sai Bashshar, ya ce masa: Ina maka nasiha ka koma satan jakin da kake yi domin wallahi shi ya fi maka alheri fiye da ka zama ​DAN SHI'A​.

A duba littafin Wafayaat al-'Ayaan 1/425.

✍🏼Dan uwanku a Musulunci:
​​Umar Shehu Zaria​​
08/08/2017.

Daga: ​ZAUREN FIQHUS SUNNAH​
Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support