Dausayin shiriya na 29 - mal.umar shehu zaria ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Wednesday 9 August 2017

Dausayin shiriya na 29 - mal.umar shehu zaria


​DAUSAYIN SHIRIYA 29​

Alhasan al-Basari, Allah Ta'ala Ya yi masa rahama, ya na cewa:

​​Ku yawaita yin abota da Muminai, domin Allah Ta'ala zai basu ceto ranar Alkiyama​​

Don haka idan mutum yana neman wanda zai yi aboki da shi, to ya nemi Mumini.

Mu haɗu a fitowa ta 30 in sha Allahu Ta'ala.

✍🏼 Dan uwanku a Musulunci:
​​Umar Shehu Zaria​​
Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support