AKWAI GADO GA DAN DA MACE TA SHAYAR DA IYAYEN SHI ? ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Saturday 4 November 2017

AKWAI GADO GA DAN DA MACE TA SHAYAR DA IYAYEN SHI ?

*_AKWAI GADO GA DAN DA MACE TA SHAYAR DA IYAYEN SHI ?_*


*_Tambaya_*

Assalamu alaikum malamaina don Allah ga wata tambaya kamar haka : idan aka haifi yaro sai daga baya aka samu cewa da babanshi da mamarshi duk mace guda ta shayar dasu to wai wannan yaron yana da gadansu koko?


*_Amsa_*
Wa'alaykumussalam.

 A na gado da takaba a auren da a ka gano rashin ingancinsa, kuma a na danganta yaro ga mahaifinsa. [AL-MUGNY; 8/590]

Wallahu A'alam.

*_MALAM: NURUDDEEN MUHAMMAD (MUJAHEED)_*

25/10/2017

Ga dukkan mai son shiga *ZAUREN FIQHUS SUNNAH* sai ya yi saving wannan number +2348122248585  sannan ya tura da sunansa da adireshinsa ta whatApp. Duk abun da mutum ya turo matukar ba suna ba ne ba za a kula shi ba.

Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support