Shi'a: Kura da fatar Akuya 01 - Mal.Umar shehu zaria ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Thursday 4 January 2018

Shi'a: Kura da fatar Akuya 01 - Mal.Umar shehu zaria


*SHI'A: KURA DA FATAR AKUYA*

FITOWA TA 1

Imamu Malik Bn Anas, Rahimahullah, ya ce:

*_"Su wadannan mutane - 'Yan Shi'a - wasu mutane ne da suka yi nufin su ci mutuncin Manzon Allah, sallallahu' alaihi wa sallama, amma sai suka ga haka ba zai yiwu ba kai tsaye wannan ya sanya sai suke cin mutuncin Sahabbai don a ce Manzon Allah ba mutumin kirki ba ne, kuma don mutane su ce ai inda mutumin kirki ne da SahabbanSa ma sun zama mutanen kirki"_*. A duba al-Saarimul Masluul na Sheikhul Islam Ibn Taimiyyah shafi na 580.

Don haka, duk mai neman gamawa da duniya lafiya, to ya nisanci addinin Shi'a.

✍🏼Dan uwanku a Musulunci:
*_Mal Umar Shehu Zaria_*
03/01/2018.

Daga: *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*

Keep stay with us more updates is coming..... 
Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support