*'YAN SAMARI MINTI BIYU 03 ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Saturday 9 December 2017

*'YAN SAMARI MINTI BIYU 03

*'YAN SAMARI MINTI BIYU 03*

Duk wanda ka gani da arziki tashi ya yi ya nema sai Allah Ta'ala Ya bashi domin sama ba ta ruwan zinariya.

Manzon Allah, sallallahu' alaihi wa sallama, Ya ce a cikin hadisin da Abi Hurairah ya riwaito: *"Ina rantsuwa da wanda Raina ke hannun Shi, dayan ku ya dauki igiya ya je ya yi itace ya dauko shi a bayansa, shi ya fi masa alheri fiye da ya je wurin wani mutum yana rokon shi koda kuwa wannan mutumin ya bashi abun da ya roka ko ya hana shi"*. Bukhari ya riwaito hadisi na 1412.

Don haka, Abokina ka tashi ka kama sana'a arziki a hannun Allah Yake kuma Zai iya baka fiye da tsammanin ka.

Mu hadu a fitowa ta 04 in sha Allahu Ta'ala.

✍🏼Dan uwanku a Musulunci:
*_Umar Shehu Zaria_*
05/12/2017.
Share:

0 comments:

Post a Comment

Archive

Unordered List

Support