*ABUBUWA 4 MASU MATUKAR RIBA ARAYUWAR MU.*
1. SHIRU yana kawo Aminci, Annabi (SAW) ya ce, "wanda yayi imanida ALLAH da ranar karshe ya fadi alheri ko yayi shiru".
2. BIYAYYA tana kawo DAUKAKA, Sayyidina Ali R/A yace, "wanda ya kaskantarda kai ga ALLAH, to ALLAH zai daukakashi"
3. KYAUTA tana kawo MATSAYI, Annabi (SAW) ya ce, "kuyi kyauta za kuso juna".
4. GODIYA Tana kawo KARI, ALLAH (SWT) yace, "idan kun gode zan kara muku. Allah yasa mu dace. Ameen summa Ameen.
1. SHIRU yana kawo Aminci, Annabi (SAW) ya ce, "wanda yayi imanida ALLAH da ranar karshe ya fadi alheri ko yayi shiru".
2. BIYAYYA tana kawo DAUKAKA, Sayyidina Ali R/A yace, "wanda ya kaskantarda kai ga ALLAH, to ALLAH zai daukakashi"
3. KYAUTA tana kawo MATSAYI, Annabi (SAW) ya ce, "kuyi kyauta za kuso juna".
4. GODIYA Tana kawo KARI, ALLAH (SWT) yace, "idan kun gode zan kara muku. Allah yasa mu dace. Ameen summa Ameen.
jazakallahu khair
ReplyDelete