June 2019 ~ Duniyarfatawa.com™

вarĸarĸυ da zυwa ĸυcι gaвa da ĸaѕancewa da wannan ѕнaғιn doмιn cιgaвa da ѕaмυn ιnganтaттυn ғaтawa a cιĸιn vιdeo/aυdιo ĸo rυвυтυ daga мalυмa daвan-daвan na aнlυѕ-ѕυnnaн мυngode

Recent Post

Monday 24 June 2019

BADA KUDIN KASHEWA, BA WAJIBI BA NE AKAN MIJI !- Dr Jamilu Yusuf zarewa


*Tambaya*
Assalamualaikum malam, Dan Allah ga wata tambaya ataimaka Mana da amsar ta, wata aminiya tace take so a taimaka mata, ita dai ta kasance mijin ta yana da Hali sosai kuma kullum Yana Mata duk laluranta wadanda Allah ya daura mishi a kanshi, to Amma ba ya daukan kudi haka kawai ya ba ta, to shine ita kuma sai tayi ma mijin karyan cewa wasu masu neman taimako sun zo da lalura sun ce Dan Allah ya taimaka musu, to idan ya bayar se ta rike, kokuma idan masu neman taimakon na gaskiya suka zo in ta fada mishi in ya ba ta se ta cire wani Abu aciki ta ba su sauran, shine ta keso taji wannan kudin da ta ke ci, menene matsayin hakan?

*Amsa*

Wa'alaikumus Salam, In ta yi haka ta ci haramun, ta kuma yi Algus, Annabi S.A.W. yana cewa "Wanda ya yi Algus ba ya cikinmu" kamar yadda Muslim ya rawaito.

Allah da Manzonsa ba su wajabtawa miji ya bawa matarsa kudin kashewa ba, abin da aka wajabta masa shi ne Ci da ita da Shayar da ita, yi mata Sutura, da yi mata duk abin da rayuwarta ba za ta ta fi ba sai da shi gwargwadon halinsa, kamar yadda ayar suratu Addalak da hadisai ingantattu suka tabbatar.

Bada EXtra kudi ba wajibi ba ne, tare da cewa kyautatawa iyali abu ne mai kyau, Annabi (S.A.W) yana cewa "Mafi alkairinku shi ne Wanda ya fi kyautatawa iyalansa", wannan sai yake nuna cewa: Mijin da yake bada kudin kashewa ya fi wanda ba ya bayarwa.

Babu bukatar ta bi ta hanyar Algus, idan ta lallabi mijinta, ta yi masa biyayya, za ta same shi a hannunta.

Allah ne mafi sani

*Dr. Jamilu Yusuf Zarewa*

24/01/2019

Share:

FATAWAR RABON GADO (195) - Dr Jamilu Yusuf Zarewa


*Tambaya*

Assalamu alaikum malam. mutum ne ya rasu  ya bar mata daya ba shi da 'Da ko daya sede 'yan uwansa shakikai maza da mata kuma ba iyaye duk sun rasu, to yaya gadon matar yake dana 'yan uwansa maza da mata?

*Amsa*

Wa alaikum assalam Za'a raba gida hudu, a bawa matarsa kashi daya, ragowar sai a bawa 'yan'uwan, duk namiji ya dau rabon mata biyu.

Allah ne mafi sani

*Amsawa*✍🏻

*DR. JAMILU YUSUF ZAREWA*

14/01/2019

Share:

FATAWAN RABON GADO (194)- Dr Jamilu Yusuf Zarewa


*Tambaya*

Assalamu alaikum
Dr. In mace tarasu bata haihuba, amman tanada Dan uwa shi daya Wanda suke uwa daya uba daya, sannan tanada Wanda suke uba daya maza da mata to ya za'a raba gadonta?


*Amsa*

Wa alaikum assalam, Za'a bawa dan'uwanta da suke Uwa daya, Uba daya dukkan dukiyar.
Dan uba ba ya gado mutukar akwai shakiki.

Allah ne mafi sani

*Dr. Jamilu Yusuf Zarewa*

12/01/2019

Share:

FATAWAN RABON GADO (193) - Dr Jamilu Yusuf Zarewa




*Tambaya*

Assalamu Alaikum
Mallam  tambaya ta akan  rabon gado ne.
Mutum ne ya mutu,ba Mata,ba yaya,ba iyaye sai kakarsa wacce ta haifi mahaifinsa da Dan uwa wadda  suke uba daya sai wadanda suke uwa daya. To mallam ya rabon gadonsa zai kasance?
Hafizakallah.


*Amsa*

Wa alaikum assalam , za'a raba gida (6), a bawa  kakarsa kashi daya, 'yan uwan da suka hada uwa kashi biyu, ragowar sai a bawa dan'uwansa li'abbi.

Allah ne mafi sani

*Dr. Jamilu Yusuf Zarewa*

06/01/2019

Share:

WACCE TA SHA MAGANIN HANA DAUKAR CIKI, IDDARTA JINI UKU CE!



Tambaya
Assalamu alaikum, don Allah mal. mace ce aka  saketa ta yi tsarki sai ta sha maganin hana daukan ciki  sai ya zama wata uku(3) ba jini, shin da wata za ta yi iddah ko  da jini?


*Amsa*

Wa alaikum assalam, Za ta jira jini uku, ko da kuwa za ta yi shekara goma ne, kamar yadda Allah ya fada a aya ta (228) a suratul Bakara.

Allah ne mafi sani

DR. JAMILU YUSUF ZAREWA*

18/06/2019

Share:

BADA KUDIN KASHEWA, BA WAJIBI BA NE AKAN MIJI !- Dr Jamilu Yusuf zarewa


*Tambaya*
Assalamualaikum malam, Dan Allah ga wata tambaya ataimaka Mana da amsar ta, wata aminiya tace take so a taimaka mata, ita dai ta kasance mijin ta yana da Hali sosai kuma kullum Yana Mata duk laluranta wadanda Allah ya daura mishi a kanshi, to Amma ba ya daukan kudi haka kawai ya ba ta, to shine ita kuma sai tayi ma mijin karyan cewa wasu masu neman taimako sun zo da lalura sun ce Dan Allah ya taimaka musu, to idan ya bayar se ta rike, kokuma idan masu neman taimakon na gaskiya suka zo in ta fada mishi in ya ba ta se ta cire wani Abu aciki ta ba su sauran, shine ta keso taji wannan kudin da ta ke ci, menene matsayin hakan?

*Amsa*

Wa'alaikumus Salam, In ta yi haka ta ci haramun, ta kuma yi Algus, Annabi S.A.W. yana cewa "Wanda ya yi Algus ba ya cikinmu" kamar yadda Muslim ya rawaito.

Allah da Manzonsa ba su wajabtawa miji ya bawa matarsa kudin kashewa ba, abin da aka wajabta masa shi ne Ci da ita da Shayar da ita, yi mata Sutura, da yi mata duk abin da rayuwarta ba za ta ta fi ba sai da shi gwargwadon halinsa, kamar yadda ayar suratu Addalak da hadisai ingantattu suka tabbatar.

Bada EXtra kudi ba wajibi ba ne, tare da cewa kyautatawa iyali abu ne mai kyau, Annabi (S.A.W) yana cewa "Mafi alkairinku shi ne Wanda ya fi kyautatawa iyalansa", wannan sai yake nuna cewa: Mijin da yake bada kudin kashewa ya fi wanda ba ya bayarwa.

Babu bukatar ta bi ta hanyar Algus, idan ta lallabi mijinta, ta yi masa biyayya, za ta same shi a hannunta.

Allah ne mafi sani

*Dr. Jamilu Yusuf Zarewa*

24/01/2019
Share:

FATAWAR RABON GADO (195) - Dr Jamilu Yusuf Zarewa


*Tambaya*

Assalamu alaikum malam. mutum ne ya rasu  ya bar mata daya ba shi da 'Da ko daya sede 'yan uwansa shakikai maza da mata kuma ba iyaye duk sun rasu, to yaya gadon matar yake dana 'yan uwansa maza da mata?

*Amsa*

Wa alaikum assalam Za'a raba gida hudu, a bawa matarsa kashi daya, ragowar sai a bawa 'yan'uwan, duk namiji ya dau rabon mata biyu.

Allah ne mafi sani

*Amsawa*✍🏻

*DR. JAMILU YUSUF ZAREWA*

14/01/2019
Share:

FATAWAN RABON GADO (194)- Dr Jamilu Yusuf Zarewa


*Tambaya*

Assalamu alaikum
Dr. In mace tarasu bata haihuba, amman tanada Dan uwa shi daya Wanda suke uwa daya uba daya, sannan tanada Wanda suke uba daya maza da mata to ya za'a raba gadonta?


*Amsa*

Wa alaikum assalam, Za'a bawa dan'uwanta da suke Uwa daya, Uba daya dukkan dukiyar.
Dan uba ba ya gado mutukar akwai shakiki.

Allah ne mafi sani

*Dr. Jamilu Yusuf Zarewa*

12/01/2019
Share:

FATAWAN RABON GADO (193) - Dr Jamilu Yusuf Zarewa




*Tambaya*

Assalamu Alaikum
Mallam  tambaya ta akan  rabon gado ne.
Mutum ne ya mutu,ba Mata,ba yaya,ba iyaye sai kakarsa wacce ta haifi mahaifinsa da Dan uwa wadda  suke uba daya sai wadanda suke uwa daya. To mallam ya rabon gadonsa zai kasance?
Hafizakallah.


*Amsa*

Wa alaikum assalam , za'a raba gida (6), a bawa  kakarsa kashi daya, 'yan uwan da suka hada uwa kashi biyu, ragowar sai a bawa dan'uwansa li'abbi.

Allah ne mafi sani

*Dr. Jamilu Yusuf Zarewa*

06/01/2019
Share:

WACCE TA SHA MAGANIN HANA DAUKAR CIKI, IDDARTA JINI UKU CE!



Tambaya
Assalamu alaikum, don Allah mal. mace ce aka  saketa ta yi tsarki sai ta sha maganin hana daukan ciki  sai ya zama wata uku(3) ba jini, shin da wata za ta yi iddah ko  da jini?


*Amsa*

Wa alaikum assalam, Za ta jira jini uku, ko da kuwa za ta yi shekara goma ne, kamar yadda Allah ya fada a aya ta (228) a suratul Bakara.

Allah ne mafi sani

DR. JAMILU YUSUF ZAREWA*

18/06/2019
Share:

Sunday 2 June 2019

027 Ramadan Tafseer : Dr Bashir Aliyu Umar


Ramadan Tafsir
Darasi 25
Rana ta 27
Tare da Dr. Bashir Aliyu Umar
Ayi Sauraro Lafiya
27/10/9/1440
1/06/2019
Daga Masallacin Al-Furqan Kano
Share:

027 Ramadan Tafseer : Dr Bashir Aliyu Umar


Ramadan Tafsir
Darasi 25
Rana ta 27
Tare da Dr. Bashir Aliyu Umar
Ayi Sauraro Lafiya
27/10/9/1440
1/06/2019
Daga Masallacin Al-Furqan Kano


Share:

027 Ramadan Tafseer : Dr Muhammad Sani Umar R/lemo


Ramadan Tafsir
Darasi 27
Tare da Dr. muh'd Sani Umar R/lemo
Ayi Sauraro Lafiya
27/9/1440
1/06/2019
Daga Masallacin Gwalaga Bauchi

Share:

027 Ramadan Tafseer : Dr Muhammad Sani Umar R/lemo


Ramadan Tafsir
Darasi 27
Tare da Dr. muh'd Sani Umar R/lemo
Ayi Sauraro Lafiya
27/9/1440
1/06/2019
Daga Masallacin Gwalaga Bauchi



Share:

Saturday 1 June 2019

026 Ramadan Tafseer : Dr Bashir Aliyu Umar


Ramadan Tafsir
Darasi 24
Rana ta 26
Tare da Dr. Bashir Aliyu Umar
Ayi Sauraro Lafiya
26/10/9/1440
31/05/2019
Daga Masallacin Al-Furqan Kano
  
Share:

026 Ramadan Tafseer : Dr Muhammad Sani Umar R/lemo


Ramadan Tafsir
Darasi 26
Tare da Dr. muh'd Sani Umar R/lemo
Ayi Sauraro Lafiya
26/9/1440
31/05/2019
Daga Masallacin Gwalaga Bauchi
  
Share:

026 Ramadan Tafseer : Dr Bashir Aliyu Umar


Ramadan Tafsir
Darasi 24
Rana ta 26
Tare da Dr. Bashir Aliyu Umar
Ayi Sauraro Lafiya
26/10/9/1440
31/05/2019
Daga Masallacin Al-Furqan Kano
  


Share:

026 Ramadan Tafseer : Dr Muhammad Sani Umar R/lemo


Ramadan Tafsir
Darasi 26
Tare da Dr. muh'd Sani Umar R/lemo
Ayi Sauraro Lafiya
26/9/1440
31/05/2019
Daga Masallacin Gwalaga Bauchi
  


Share:

Archive

Unordered List

Support